Tuesday, March 17
Shadow

YANZU-YANZU: Kotu Ta Sallami Dukkannin Yaran Dake Tsare Saboda Zargin Zàñga-zàñgar Yunwa Da Tsadar Rayuwa, Bayan Babban Lauyan Ƙasa Ya Janye Tuhumar Da Gwamnati Ke Yi Musu

Babbar kotun tarayya dake Abuja ta soke karar da aka shigar akan mutane 119 kan zargin cib amanar kasa da shiga zanga-zanga.

Mai Shari’a Obiora Egwuatu ne ya soke tuhumar bayan da lauyan gwamnati MD Abubakar ya bukaci hakan.

A zaman kotun na yau Talata lauyan gwamnatin ya ce babban lauya na kasa ne zai ci gaba da kula da lamarin.

Karanta Wannan  Daga Shekarar 2026, Duk Naira dubu dari da Dan Najeriya ya samu, Gwamnatin Tarayya zata dauki Naira dubu goma sha biyar daga ciki a matsayin kudin haraji

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *