Tuesday, March 17
Shadow

Yanzu-Yanzu: Yanzu muke samun Labarin Tsohon Gwamnan jihar Kaduna Malam Nasir El-Rufai ya karbi Katin jam iyyar PDP a mazabarsa dake unguwar Sarki Kaduna

Rahotanni na yawo a kafafen sada zumunta cewa, tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasiru Ahmad El-Rufai ya koma Jam’iyyar PDP.

Zuwa yanzu dai babu wata sanarwa da muka samu daga PDP ko kuma shi El-Rufai data tabbatar da hakan amma maganar nata kara yaduwa a kafafen sada zumunta.

Da zarar mun samun karin bayani akan hakan, zamu sanar daku…..

Yanzu muke samun Labarin Tsohon Gwamnan jihar Kaduna Malam Nasir El-Rufai ya karbi Katin jam iyyar PDP a mazabarsa dake unguwar Sarki Kaduna!

Ku biyomu don kawo cikakken labarin.

Karanta Wannan  Kuma Dai: Bayan Filayen da ya baiwa 'ya'yansa, Ministan Abuja, Nyesom Wike ya sake baiwa mahaifinsa da 'yan uwansa maza da mata da abokai tarin filaye a Abuja

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *