Tuesday, April 7
Shadow

Yanzu-Yanzu:Kotu tace a fitar da Sarki Muhammad Sanusi II daga gidan Sarki na Kofar Kudu

Babbar Kotu tarayya dake da zama a Kano tace a fitar da Sarki Muhammad Sanusi II daga gidan Sarki dake Kofar Kudu

Kotun ta kuma ce a hukuncin da ta fitar yau, Talata, a mayar da Sarki Aminu Ado Bayero kan kujerar mulkinsa sannan a bashi dukkan abubuwan da doka ta bashi na sarauta.

Alkalin kotun, S.A Amobeda ya bayyana cewa an yanke wannan hukunci ne dan amfanin al’ummar Kano da zaman lafiyar jihar.

Karanta Wannan  WATA SABUWA: Babbar Kotu a Najeriya ta hana dukkan jami'an tsaron Najeriya kora ko fitar da Sarki Sanusi Lamido Sanusi II daga Fadar Sarki

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *