Friday, March 14
Shadow

Yaran Da Aka Kama Sun Shirya Jakunkunansu Sauara Dawowa Gida

Yaran Da Aka Kama Sun Shirya Jakunkunansu Sauara Dawowa Gida.

Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ne zai jagiranci mikasu ga iyayensu.

Saidai ana ta kiraye-kirayen gwamnati data dauki nauyin karatunsu.

Hakanan shahararren malamin addinin Musulunci, Sheikh Nura Khalid wanda aka fi sani da Digital Imam ya nemi a biya yaran diyyar cin zarafin da aka musu.

Karanta Wannan  Allah Sarki, Gwanin Ban Tausai, Kalli Bidiyon yanda aka mayar da kananan yara 'yan Arewa cikin motar gidan yari za'a kai a ci gaba da tsaresu bayan da suka kasa biyan Naira Miliyan 10 kudin beli

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *