Friday, December 26
Shadow

Yayin da Dalibai Kiristoci ke zargin an hanasu gona coci a jami’o’in Kashere, Gombe dana BUK, Kano, Shima wani dalibi musulmi yayi zargin cewa an hana Musulmai gina masallaci a jami’ar Jos, UniJos

A dazu ne hutudole ya kawo muku rahoton yanda wasu Kiristoci dalibai daga jami’o’in BUK, Kano da Kashere, Gombe inda suke zargin an hanasu gina coci a wadannan makarantu yayin da aka bar musulmai suka gina masallatai.

A martani ga wannan zargi shima wani dalibi musulmi yai zargin cewa an hana dalibai musulmai gina masallaci a jami’ar UNIJos, dake jihar Filato.

Yace duk da akwai masalacin da aka fara ginawa amma an hana a karasashi.

Sannan yayi zargin cewa an ma hana musulmai yin salla a masallacin da ba’a karasa ba.

Karanta Wannan  Babbar Matsalar Buhari itace yasan da baragirbin Gwamnatinsa amma ya kasa ciresu, ni kaina sai da aka so fitar dani daga Villa amma ba kiya>>A'isha Buhari

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *