Wednesday, February 25
Shadow

Zamu Wallafa Bayanan sirri da muka samo daga kasar Israyla ta hanyar kutse ga duniya kowa ya gani>>Kasar Ìràn

Kasar Iran ta bayyana cewa, zata wallafawa Duniya bayanan sirrin da ta samo daga kasar Israyla ta hanyar kutsen data mata.

Kasar Iran tace ta samu bayanan sirri ciki hadda na makaman kare dangi na kasar Israela bayan data biya wasu ‘yan kasar makudan kudade suka samo mata bayanan.

Kasar Israyla a baya itama ta yiwa kasar Iran irin wannan kutse daga baya ta kuma wallafawa kowa Duniya ta gani.

Dan haka a yanzu zamu iya cewa, kasar Iran ramako ne kate yi.

Karanta Wannan  Tanko Yakasai yayi kiran Arewa ta ci gaba da goyon bayan Shugaba Tinubu saboda kokarinsa na tada komadar tattalin arziki na samar da sakamako me kyau

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *