
Gwamnatin tarayya ta yi ikirarin cewa Najeriya ce ta hudu a bayan kasashen India, China da Saudi Arabia wajan saurin habakar tattalin Arziki.
Saidai an gano wannan ikirarin ba gaskiya bane.
Gwamnatin Ta yi ikirarin cewa wannan bayanai sun fito ne daga hukumar bayar da lamuni ta Duniya IMF.
Saidai bincike ya bayyana cewa Najeriya ta 37 ce ba ta 4 ba a jerin kasashen masu saurin habakar tattalin arziki.