Thursday, September 10
Shadow

Ni da nasan Allah zai Tambayeni dan haka bana tsoron wata EFCC a shirye nake in amsa tambayoyinsu>>Tsohon Shugaban NNPCL,Mele Kolo Kyari

Tsohon shugaban kamfanin mai na kasa, NNPCL, Mele Kolo Kyari ya bayyana cewa ya gudanar da aikinsa da tsoron Allah a zuciya.

Yace a shirye yake ya amsa tambayoyin EFCC dan yasan Akwai tambayoyin Allah ma da zai amsa.

Ya bayyana hakane a martanin da yayi ta X kan cewa, EFCC sun kamashi.

Mele Kyari yayi kira ga kafafen yada labarai da su guji yada labarin da bai inganta ba.

Karanta Wannan  Karya yake a kafa ya rika zuwa makaranta har ya gama>>Abokin Karatun Ministan Abuja, Nyesome Wike ya karyatashi kan cewa, A mota kirar Mercedes Benz ya rika zuwa makaranta

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *