Friday, February 13
Shadow

Duk Wani Jami’in Zabe Da Ya Aikata Cin Hanci Da Rashawa Da Rashin Da’a Zai Fuskanci Hukunci — INE

INEC ta gargadi jami’anta Gabanin zaben gwamnonin da za a yi a ranakun 21 ga watan Satumba da 16 ga watan Nuwamba, 2024 a jihohin Edo da Ondo.

Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC) ta yi gargadin cewa duk wani ma’aikacin hukumar da ya aikata cin hanci da rashawa da rashin da’a zai fuskanci hukunci mai tsanani a karkashin doka.

Daga: Abbas Yakubu Yaura

Karanta Wannan  Yau Tsohan Shugaban Kasa Na Mulkin Soja Janar Sani Abacha Ke Cika Shekara 26 Cif Da Rasuwa

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *