Friday, December 26
Shadow

Kalli Bidiyo: Inda Gwamna Abba Kabir Yusuf yace yana bayar da Naira Dubu 50 a rika baiwa matasa duk wata a wajan wani taro da ya halarta, saidai matasan sun ce ba’a basu ko sisi

Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf ya bayyana cewa daya daga cikin ayyukan da yakewa jihar Kano Shine baiwa matasa tallafin Naira dubu 50 a wata.

Ya bayyana hakane a wajan wani taron siyasa.

Saidai matasan sun musanta wannan ikirari na gwamnan inda suka ce ba’a basu ko sisi.

Gwamnan dai yace zai yi bincike kan lamarin.

Karanta Wannan  Ana Zargin Abokan Dan Tsohon Shugaban Karamar Hukumar Jama'are, Isa Wabi Da Kašhè Shi A Yayin Da Suka Hauro Masa Gida Cikin Darè A Jihar Bauchi

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *