Thursday, February 5
Shadow

Kalli Bidiyo: Abinda ‘Yan Darika suke yi, yafi wanda Marigayi Dan Damusa Yake yi na aika mutane lahira ba gaira ba dalili>Inji Dr. Hussain

Malami me wa’azi a Tiktok, Dr. Hussain ya bayyana cewa, abinda wasu ‘yan darija suke yi na “Shirka” yafi abinda dan daba, Habu Dan Damisa da aka kashe a Kaduna na kisan mutane ba gaira babu dalili.

Malamin ace karkari dai ace habu yayi shaye-shaye ko kisa da sauransu, yace to hakan bai kai shirka ba a wajan Allah.

Sannan malamin yace Dabbaci da jahilci ne murna da mutuwar Dan Damisa, Addu’a ya kamata a yi masa.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyo: Anata cece-kuce bayan da Tauraruwar Kannywood A'isha Najamu ta bayyana kanta a matsayin 'yar Shi'a

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *