Friday, December 5
Shadow

Subhanallahi: Kalli Bidiyon yanda wata Budurwa ta fito tana fadar munanan kalamai na zargi akan Abba El-Mustapha, da yawa na kiran cewa ya kamata ya kamata

Wata budurwa ta fito ta bayyana kalamai na zargi ga Shugaban Hukumar tace fina-finai na Kano, Malam Abba El-Mustapha.

Ta yi wannan bayanine a wani Tiktok Live da ya watsu sosai a kafafen sada zumunta wanda wata me ammafani da sunan @Ummadaboibrahim0 a Tiktok a shirya, sannan wata me amfani da sunan @matandanaljannah ta yada inda take cewa lokacin suna yara, wai Abban ya yi yunkurin neman yayarta da lalata.

Matashiyar dai a cewarta, tace Banda sun sha Sunnah da Abba ya lalatasu ita da yayar tata.

Da yawa sun rika kira da cewa, Abba ya kamata ya kuma hukuntata saboda wadannan munanan zarge-zargen data yi masa.

Karanta Wannan  Tun ba'a je ko ina ba, Riciki ya kunno kai a jam'iyyar ADC da su Atiku da Peter Obi ke son komawa dan kwace mulki a shekarar 2027

Wannan kalamai zargi ne akan Abba El-Mustapha wanda matashiyar ta yi amfani da fatar baki wajan fadarsu ba tare da kawo kwararan Hujjoji ko shaidu ba.

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *