Friday, February 13
Shadow

Me magana da yawun jam’iyyar PDP, Kola Ologbondia ya fice daga jam’iyyar

Me magana da yawun jam’iyyar PDP, Kola Ologbondia ya bayyana ficewa daga jam’iyyar.

Kola Ologbondia ya sanar da ficewa daga jam’iyyar ta Adawa ne a wasikar da ya aikewa da shugaban jam’iyyar na mazabarsa dake jihar Kogi.

Bai dai bayyana dalilinsa na barin jam’iyyar PDP din ba.

Karanta Wannan  Kwana daya bayan Komawa ADC: Akwai yiyuwar APC zata hanamu zaman lafiya a ADC dan haka zamu yiwa sabuwar jam'iyya rijista saboda kota kwana>>Inji El-Rufai

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *