Friday, January 23
Shadow

Shima Malam Haruna Mijin Matar da akawa aika-aika ya kamata hukumomi su tuhumeshi>>Inji Wannan matashiyar

Wannan matashiyar ta bayyana cewa, shima Malam Bashir Haruna ya kamata hukumomi su tuhumeshi kan abinda ya faru da iyalansa.

Tace bawai tana nufin shine yawa iyalan nasa abinda aka musu ba amma dai da kasashen da aka ci gaba ne, hadda shima da sai an bincikeshi.

Karanta Wannan  Sheik Dakta Ahmed Gumi Ya Raba Naira Milyan 16 Ga Marayu Da Marasa Karfi A Masallacin Sultan Bello Dake Kaduna

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *