
An kama Sojoji da suka yi Yunkurin yiwa shugaba kasar Nijar Juyin mulki.
Cikin sojojin da aka kama hadda mace.
Rahotanni sun bayyana cewa, Daga cikin sojojin Gwamnati ne aka samu baraka suka bar wajan sa aka turasu aiki suka afkawa fadar shugaban kasar dan kwace iko da mulkin kasar.
Sannan wasu daga cikinsu sun afkawa Filin sauka da tashi na jiragen saman kasar.
Saidai An dakile wannan yunkurin inda Rahotanni suk ce lamura sun dawo daidai a Jamhuriyar Nijar din.