
Rahotanni sun bayyana cewa, Rikici ya barqe tsakanin Hausawa da Yarbawa a Unguwar Ikola dake Alimosho Lagos.
Rahoton yace matasan Yarbawa sun kori Hausawa daga unguwar inda suka lalata kayayyakinsu.

Rahotanni sun bayyana cewa, Rikici ya barqe tsakanin Hausawa da Yarbawa a Unguwar Ikola dake Alimosho Lagos.
Rahoton yace matasan Yarbawa sun kori Hausawa daga unguwar inda suka lalata kayayyakinsu.