Saturday, August 29
Shadow

Rikici ya Barke tsakanin Hausawa da Yarbawa a Unguwar Ikola, Alimosho dake jihar Lagos

Rahotanni sun bayyana cewa, Rikici ya barqe tsakanin Hausawa da Yarbawa a Unguwar Ikola dake Alimosho Lagos.

Rahoton yace matasan Yarbawa sun kori Hausawa daga unguwar inda suka lalata kayayyakinsu.

Karanta Wannan  Gwamnatin tarayya zata ciwo sabon bashin Naira Tiriliyan N17.89tn

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *