Thursday, February 26
Shadow

A karshe dai: Fitsararriyar mawakiyar Amurka, Nicki Minaj ta je Majalisar Dinkin Duniya inda tace Ana Mhuzghunawa Kiristoci a Najeriya kuma ya kamata a Ki Khari a cece su

Fitsararriyar mawakiyar Amurka, Nicki Minaj ta je majalisar Dinkin Duniya inda ta bayyana cewa ana yiwa Kiristoci Khisan Kyiyashi a Najeriya.

Ta bayyana cewa ya kamata a kawo musu dauki dan hakan taimakon al’umma ne baki daya.

Ta kuma yi kiran a dauki mataki ama dukkan sauran kasashen Duniya da irin wannan abu ke faruwa

Karanta Wannan  Labarin cewa an cire George Akume wanda kiristane daga mukamin sakataren gwamnatin tarayya, an mayeshi da musulma, Hadiza Bala Usman ka iya jawo rikicin addini>>Inji Kungiyar Kiristocin Najeriya, CAN

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *