Friday, July 17
Shadow

A karshe dai: Fitsararriyar mawakiyar Amurka, Nicki Minaj ta je Majalisar Dinkin Duniya inda tace Ana Mhuzghunawa Kiristoci a Najeriya kuma ya kamata a Ki Khari a cece su

Fitsararriyar mawakiyar Amurka, Nicki Minaj ta je majalisar Dinkin Duniya inda ta bayyana cewa ana yiwa Kiristoci Khisan Kyiyashi a Najeriya.

Ta bayyana cewa ya kamata a kawo musu dauki dan hakan taimakon al’umma ne baki daya.

Ta kuma yi kiran a dauki mataki ama dukkan sauran kasashen Duniya da irin wannan abu ke faruwa

Karanta Wannan  Kalli Bidiyon: Wani mutum da ya taba taimakon wannan matar da Naira dubu dari biyar da hamsin yayi mamakin ganinta tana bara da 'ya'yanta akan titi

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *