
Babbar Kotun tarayya dake Abuja ta bayar da belin tsohon Ministan shari’a Abubakar Malami.
Kotun ta bayar da belinsa bayan da a baya ta ki amincewa.
Sannan an daga ci gaba da sauraren shari’arsa sai nan da 5 ga watan Janairu.

Babbar Kotun tarayya dake Abuja ta bayar da belin tsohon Ministan shari’a Abubakar Malami.
Kotun ta bayar da belinsa bayan da a baya ta ki amincewa.
Sannan an daga ci gaba da sauraren shari’arsa sai nan da 5 ga watan Janairu.