Tuesday, February 3
Shadow

A karshe dai: Kotu ta bayar da Belin Tsohon Ministan shari’a Abubakar Malami

Babbar Kotun tarayya dake Abuja ta bayar da belin tsohon Ministan shari’a Abubakar Malami.

Kotun ta bayar da belinsa bayan da a baya ta ki amincewa.

Sannan an daga ci gaba da sauraren shari’arsa sai nan da 5 ga watan Janairu.

Karanta Wannan  Kwana Daya bayan da yace sai ya yi fafutuka dan ganin an sakeshi, Sowore ya ziyarci Sheikh Abduljabbar a gidan yarin Kuje

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *