Monday, April 27
Shadow

A karshe dai: Kotu ta bayar da Belin Tsohon Ministan shari’a Abubakar Malami

Babbar Kotun tarayya dake Abuja ta bayar da belin tsohon Ministan shari’a Abubakar Malami.

Kotun ta bayar da belinsa bayan da a baya ta ki amincewa.

Sannan an daga ci gaba da sauraren shari’arsa sai nan da 5 ga watan Janairu.

Karanta Wannan  Da Duminsa: Gwamnatin ta saka yaren Mandarin na kasa China cikin wanda za'a rika koyarwa a Makarantun Najeriya

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *