Saturday, March 22
Shadow

Addini Sauki Gareshi:Ko Tuntunbe ka yi zaka iya ajiye Azumi>>Inji Young Sheikh

Young Sheikh dake Tafsirin Azumin watan Ramadan a birnin Zazzau na jihar Kaduna ya bada fatawar cewa ko tuntube mutum yayi zai iya ajiye Azumi.

Yace ko ciwo mutum yaji ma zai iya ajiya Azumin dan an ce wanda bashi da lafiya ko matafiyi an sauwaka masa ya ajiye azumi idan Ramadan ya wuce ya rama.

Yace wannan hukunci shima zai iya hawa kan wanda yayi Tuntube.

Kalli Bidiyon anan

Karanta Wannan  Tinubu ya rantsar da sababbin ministoci

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *