Friday, December 5
Shadow

An soki Tinubu saboda kaddamar da titin Legas zuw Calabar da ba’a kammala ba

Wata kungiyar dake saka ido kan yanda Gwamnati ke gudanar da ayyukanta, NEFGAD ta caccaki Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu saboda kaddamar da wani karamin sashe na titin Legas zuwa Calabar.

Kungiyar ta bakin wakilinta, Mr Akingunola Omoniyi tace yaudara ce kawai ace an kaddamar da kaso 4 cikin 100 na aikin wanda gaba dayansa ne ake bukata.

Kungiyar tace kamata yayi a mayar da hankali wajan kammala aikin bawai wajan tallatashi ba.

Karanta Wannan  Shugaba Tinubu ya yanke tudun da yake ba tare da ya kammala dan ya dawo gida Najeriya ya ci gaba da aiki>>Fadar Shugaban kasa

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *