Monday, March 16
Shadow

An soki Tinubu saboda kaddamar da titin Legas zuw Calabar da ba’a kammala ba

Wata kungiyar dake saka ido kan yanda Gwamnati ke gudanar da ayyukanta, NEFGAD ta caccaki Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu saboda kaddamar da wani karamin sashe na titin Legas zuwa Calabar.

Kungiyar ta bakin wakilinta, Mr Akingunola Omoniyi tace yaudara ce kawai ace an kaddamar da kaso 4 cikin 100 na aikin wanda gaba dayansa ne ake bukata.

Kungiyar tace kamata yayi a mayar da hankali wajan kammala aikin bawai wajan tallatashi ba.

Karanta Wannan  Saudiyya ta saka tarar riyal 20,000 ga masu yin aikin Hajji ba bisa ƙa'ida ba

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *