Tuesday, February 24
Shadow

An yiwa Sheikh Khalifa Sani Zaria addu’a a masallacin Sultan Bello

Limamin Masallacin Sultan Bello dake Kaduna ya yiwa Malamin Darika, Sheikh Khalifa Sani Zaria addu’ar Allah ya fitar dashi daga Jarabawar data sameshi.

Limamin yace wannan jarabawa na iya samun kowa dan haka a ajiye banbancin Akida.

Rahotanni dai sun ce an kama Sheikh Khalifa Sani Zaria ne bisa zargin an bashi kudi yayi addu’a.

Karanta Wannan  Da Duminsa: Hukumar 'yansandan farin kaya ta kama masu satar mutane dan neman kudin fansa su 6 a filin jirgin sama dake Kaduna bayan da suka dawo daga aikin Hajji

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *