Saturday, December 13
Shadow

Atiku Abubakar ya hadu da Nafisa Abdullahi data lashe gasar Turanci ta Duniya, ya ce ya dauki nauyin karatunta

Tsohon Mataimakin shugaban kasa, Alhaji Atiku Abubakar ya ce ya gana da Nafisa Abdullahi wadda ta lashe gasar Turanci ta Duniya.

Yace ganawar ta kasance a gidansa dake Abuja insa yace ya dauki nauyin karatunta dana sauran wanda suka ci yo gasar tare.

Hakan na zuwane bayan da aka ga daliban an basu kyautar naira dubu dari biyu a ma’aikatar ilimi ta tarayya

Karanta Wannan  Kalli Bidiyo: A baibul an gaya mana cewa dolene Miji ya tabbatar yana biyawa matarsa bukatar Jìmà'ì, idan ba haka ba, zata iya cin amanarsa>>Inji Wannan Matar

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *