Wednesday, April 29
Shadow

Atiku Abubakar ya hadu da Nafisa Abdullahi data lashe gasar Turanci ta Duniya, ya ce ya dauki nauyin karatunta

Tsohon Mataimakin shugaban kasa, Alhaji Atiku Abubakar ya ce ya gana da Nafisa Abdullahi wadda ta lashe gasar Turanci ta Duniya.

Yace ganawar ta kasance a gidansa dake Abuja insa yace ya dauki nauyin karatunta dana sauran wanda suka ci yo gasar tare.

Hakan na zuwane bayan da aka ga daliban an basu kyautar naira dubu dari biyu a ma’aikatar ilimi ta tarayya

Karanta Wannan  Akalla mutum 1,301 ne suka mutu a yayin aikin Hajjin bana – Saudi Arabia

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *