Tuesday, February 3
Shadow

Ba Allah ne ya zabi Tinubu ba ya zama shugaban Najeriya, da Karfin Tsiya ya kwace mulki>>Inji Fasto Chukwuemeka Odumeje

Babban Fasto Chukwuemeka Odumeje wanda yayi kaurin suna wajan jawo cece-kuce, yace ba Allah ne ya zabi shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya zama shugaban Najeriya ba.

Yace shugaba Tinubu da karfin tsiya ya kwaci mulkin.

Ya bayyana hakane a wani faifan Bidiyon da ya watsu sosai a kafafen sada zumunta.

https://www.youtube.com/watch?v=zKtaV9Rxm70?si=I8mQqojn9WIMRgoN

Ya musanta abinda mafi yawan addinai suka aminta dashi na cewa duk wanda ka ga ya zama shugaba to zabin Allah ne, yace game da Tinubu abin ba haka yake ba.

Karanta Wannan  Kalli Hotuna: Yauce aka warewa mata ba sai sun saka rigar mama ba, kalli Irin hotunan da matan ke dorawa a social media

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *