Friday, February 13
Shadow

Ba Allah ne ya zabi Tinubu ba ya zama shugaban Najeriya, da Karfin Tsiya ya kwace mulki>>Inji Fasto Chukwuemeka Odumeje

Babban Fasto Chukwuemeka Odumeje wanda yayi kaurin suna wajan jawo cece-kuce, yace ba Allah ne ya zabi shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya zama shugaban Najeriya ba.

Yace shugaba Tinubu da karfin tsiya ya kwaci mulkin.

Ya bayyana hakane a wani faifan Bidiyon da ya watsu sosai a kafafen sada zumunta.

https://www.youtube.com/watch?v=zKtaV9Rxm70?si=I8mQqojn9WIMRgoN

Ya musanta abinda mafi yawan addinai suka aminta dashi na cewa duk wanda ka ga ya zama shugaba to zabin Allah ne, yace game da Tinubu abin ba haka yake ba.

Karanta Wannan  Duk da Dangote na kai musu man da suka saya da tankokin Motocinsa Kyauta, Har yanzu gidajen man fetur basu rage farashin ma nasu ba

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *