Tuesday, March 17
Shadow

Ba Mu Yi Da Na Sanin Zabar Tinubu Ba, SabodaTunda Nijeriya Ta Samu ‘Ýanci Man Fètur Bai Taba Samuwa Kamar Lokacin Mulkin Tinubu Ba, Inji Shamsu Gwaska

Gwaska ya kara da cewa, yanzu gidajen mai har kiran kwastoma suke ya zo ya sai mai, sabanin lokacin mulkin Obasanjo da kokawa ake shan mai.

Gashi kuma an yaki ‘yan ta’àdda da țà’addanci. Don haka mu kara zabar Tinubu don cigaban Nijeriya”

Me za ku ce?

Karanta Wannan  Kalli Bidiyon: Mamakon Taron Kiristoci wajan taron addu'arsu a coci ya dauki hankula sosai inda musulmai ke jawo hankalin kasar Amurka da cewa to kunga fa wadanda ake muku karyar ana Mhuzghunawa

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *