Wednesday, January 14
Shadow

Ba ruwan mu da Addinin ku, Cin ku zamu yi>>DJ AB ya gayawa kasar Morocco

Tauraron mawakin Gambara DJ AB ya bayyanawa kasar Morocco cewa, ba ruwansu da addininsu, cin su zamu yi dan muma musulmai ne.

DJ AB ya bayyana hakane a shafinsa na X.

An jima da darene dai za’a buga wasan kusa dana karshe na gasar AFCON tsakanin Najeriya da kasar Morocco.

Karanta Wannan  YANZU-YANZU: Jami'an DSS Sun Kama Wani Ejan Din PDP Da Kusan Naira Milyan 30 Domin Siyan Kuri'u A Yayin Zaben Cike Gurbi A Kaduna

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *