Monday, April 6
Shadow

Ba ruwan mu da Addinin ku, Cin ku zamu yi>>DJ AB ya gayawa kasar Morocco

Tauraron mawakin Gambara DJ AB ya bayyanawa kasar Morocco cewa, ba ruwansu da addininsu, cin su zamu yi dan muma musulmai ne.

DJ AB ya bayyana hakane a shafinsa na X.

An jima da darene dai za’a buga wasan kusa dana karshe na gasar AFCON tsakanin Najeriya da kasar Morocco.

Karanta Wannan  Jama'a Ina Neman Taimakon Kudì Domin Duk Mako Uku Sai An Yi Min Allurar Naira Dubu 250, Kuma Sai An Yi Tsawon Watanni Shida Ana Yi Min Allurar, Cewar Malam Nata'ala Na Shìirin Dadin Kowa

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *