Friday, December 5
Shadow

Ba zaman taba bari a ci gaba da haka ba, dole Tinubu ya canja Shettima ya dauko Kirista >>Inji Rev. Ezekiel Dachomo

Malamin Kirista, Rev. Ezekiel Dachomo ya bayyana cewa Mulkin musulmi da Musulmi da ake yi a Najeriya ya isa zama cin zarafi na karshe ga Kiristocin kasarnan.

Yace dolene Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya sauke Kashim Shettima ya dauki Kirista a matsayin mataimaki.

Yace ba zai bari abubuwa su ci gaba da zama a haka ba dan kuwa nan gaba jikokinshi zasu iya komawa musulmai kuma ba zai so haka ba.

Karanta Wannan  DA DUMIDUMINSA: Kasurgumin Ɗan Bindiga, Ado Alieru Ya Halarci Zaman Sasanci A Dajin Karamar Hukumar Danmusa A Jihar Katsina

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *