Friday, December 26
Shadow

Ba zaman taba bari a ci gaba da haka ba, dole Tinubu ya canja Shettima ya dauko Kirista >>Inji Rev. Ezekiel Dachomo

Malamin Kirista, Rev. Ezekiel Dachomo ya bayyana cewa Mulkin musulmi da Musulmi da ake yi a Najeriya ya isa zama cin zarafi na karshe ga Kiristocin kasarnan.

Yace dolene Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya sauke Kashim Shettima ya dauki Kirista a matsayin mataimaki.

Yace ba zai bari abubuwa su ci gaba da zama a haka ba dan kuwa nan gaba jikokinshi zasu iya komawa musulmai kuma ba zai so haka ba.

Karanta Wannan  Me sayar da motoci ya koka bayan da wani ya sayi Motar Naira Miliyan 45 kuma ya biya kudin tun shekarar 2023 amma bai je ya dauki motar tasa ba

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *