Thursday, January 15
Shadow

Ba zaman taba bari a ci gaba da haka ba, dole Tinubu ya canja Shettima ya dauko Kirista >>Inji Rev. Ezekiel Dachomo

Malamin Kirista, Rev. Ezekiel Dachomo ya bayyana cewa Mulkin musulmi da Musulmi da ake yi a Najeriya ya isa zama cin zarafi na karshe ga Kiristocin kasarnan.

Yace dolene Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya sauke Kashim Shettima ya dauki Kirista a matsayin mataimaki.

Yace ba zai bari abubuwa su ci gaba da zama a haka ba dan kuwa nan gaba jikokinshi zasu iya komawa musulmai kuma ba zai so haka ba.

Karanta Wannan  'Yan Kudu, Musamman Inyamurai na cewa, Kalaman rashin kyautawa da me magana da yawun Tinubu, Bayo Onanuga yayi akan Buhari tun kamin a Binneshi da sanin Tinubu yayi su, Hakan na zuwane duk da Bayo Onanuga ya goge kalam nasa

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *