Saturday, May 24
Shadow

Babbar Kotun Birnin Tarayya da ke Kuje ta dage gurfanar da tsohon Sakataren NHIS, Farfesa Usman Yusuf, zuwa ranar 3 ga Fabrairu, 2025

EFCC ta kama Yusuf bisa zargin aikata almundahana kuma an shirya gurfanar da shi a ranar 30 ga Janairu, amma kotu ta jinkirta shari’ar don bai wa masu gabatar da kara damar gyara tuhume-tuhumen da ke kansa.

An ki amincewa da bukatar Bada beli, inda alkalin kotu ya umarci a ci gaba da tsare shi a hannun EFCC har zuwa ranar da za a sake gurfanar da shi.

Menene ra’ayinku?

Karanta Wannan  Akwai matsin tattalin arziki a kasarnan dan haka kada ku tsayawa sana'a ko aiki daya, ku raba kafa dan samun saukin rayuwa>>Shugaba Tinubu

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *