Saturday, March 15
Shadow

BABBAR MAGANA: Wani Magidanci Ya Taho Tun Daga Kasar Waje Zuwa Ofishin ‘Yan Sandan Jihar Kano Dake Bompai Saboda Shamsiyya

BABBAR MAGANA: Wani Magidanci Ya Taho Tun Daga Kasar Waje Zuwa Ofishin ‘Yan Sandan Jihar Kano Dake Bompai Saboda Shamsiyya

A gobe ne dai hukumar ‘yan sandan ta jihar Kano za ta fitar da bayanin dalilin zuwan nasa saboda Shamsiyyar, kamar yadda Kakakin rundunar ‘yan sandan Abdullahi Kiyawa ya sanar.

Allah Ya sa a ji alkairi.

Karanta Wannan  Ban fadi zabeba, Magudi aka yi, Abin dariyane ka rasa abinda zaka yi akan wahalar da ka saka mutane a ciki saidai kace a yi addu'a>>Atiku ya mayarwa Tinubu Martani

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *