Friday, January 16
Shadow

Bama son A gina mana makarantu ko Tituna, A samar mana da tsaro kawai>>Inji Sanata Garba Musa Maidoki daga jihar Kebbi

Sanata Garba Musa Maidoki daga jihar Kebbi ya bayyana cewa, basa bukatar a samar musu da makarantu ko tituna a jiharsu.

Sanatan yace matsalar tsaro ta yi kamari a yankinsu ta yanda ya zu abinda kawai suke bukata shine tsaron ba wai a gina musu titi ko Makarantu ba.

Ya bayyana hakane yayin zaman majalisar.

Karanta Wannan  Jarumar Finafinan Hausa, Hadiza Aliyu Gabon Na Murnar Zagayuwar Ranar Haihuwarta

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *