Wednesday, April 29
Shadow

Bama son A gina mana makarantu ko Tituna, A samar mana da tsaro kawai>>Inji Sanata Garba Musa Maidoki daga jihar Kebbi

Sanata Garba Musa Maidoki daga jihar Kebbi ya bayyana cewa, basa bukatar a samar musu da makarantu ko tituna a jiharsu.

Sanatan yace matsalar tsaro ta yi kamari a yankinsu ta yanda ya zu abinda kawai suke bukata shine tsaron ba wai a gina musu titi ko Makarantu ba.

Ya bayyana hakane yayin zaman majalisar.

Karanta Wannan  Da Duminsa: Wata Sabuwa Wani me suna Hon. Muh'd Raji Sulaiman Zumo ya bayyana cewa, Shine shugaban jam'iyyar ADC na jihar Adamawa kuma ya dakatar da Atiku Abubakar da Babachir David Lawal

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *