Thursday, February 12
Shadow

Bamu da Banbanci da shuwagabannin mu: Kalli yanda mutane ke sace naman shanu bayan da motar dake dauke da su ta samu matsala a Kano

{“remix_data”:[],”source_tags”:[],”origin”:”unknown”,”total_draw_time”:0,”total_draw_actions”:0,”layers_used”:0,”brushes_used”:0,”photos_added”:0,”total_editor_actions”:{},”tools_used”:{},”is_sticker”:false,”edited_since_last_sticker_save”:false,”containsFTESticker”:false}

Wani lamari da ya faru a Kano ya baiwa mutane mamaki inda aka ga mutane na satar naman shanu daga wata mota daga samu matsala.

An ga mutane na rige-rigen gudu wasu dauke da kawunan shanu biyu wasu daya.

Wannan na zuwane a yayin da ake zargin shuwagabannin a matsayin wanda ke satar dukiyar mutane suna biyewa daga su sai iyalansu.

Karanta Wannan  Ji wata murya da aka ce ta Sarki Sanusi ce tana cewa zasu sauke Gwamna Abba Gida-Gida, "Gara Ganduje ya dawo"

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *