Thursday, February 26
Shadow

Bani da lafiya a taimaka a barni in je neman magani kasar waje>>Yahya Bello ya roki kotu a yayin da ake shari’a kan zargin satar Naira Biliyan 80.2 da ake masa

Tsohon Gwamnan jihar Kogi, Yahya Bello ya roki babbar kotun dake da zama a Abuja data taimaka ta barshi ya je kasar waje neman magani.

Yahya Bello ya roki kotun data bashi fasfonsa wanda a baya ya bayar dan cika sharadin bayar da belinsa.

Bello ya mika wannan korafinne ta hannun lauyansa, Joseph Daudu (SAN),

Ana shari’a ne kan zargin da akewa Tsohon gwamnan na satar Naira Biliyan 80.2 wanda hukumar EFCC ta shigar da kararsa.

Karanta Wannan  Duk Da rokon da 'yan majalisar Tarayya suka wa shugaba Tinubu kar a janye, Hukumar 'yansandan Najeriya ta janye 'yansanda dubu sha daya masu Baiwa manyan mutane kariya a Najeriya

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *