Wednesday, April 29
Shadow

Bidiyo: Ku kwantar da hankalinku Amare kuma zan muku wakar da zata share muku hawaye>>Ali Jita

Tauraron mawakin Hausa, Ali Jita ya bayyana cewa ya samu sakonni bayan fitar da wakarsa ta yabon Uwar gida.

Saidai yace an nemi ya yiwa Amarya itama waka.

Yace wakar dan nishadi ne yayi ta kuma yana neman a zauna lafiya a gidaje.

Yace nan gaba kadan Amare su saurareshi zai musu wakarsu suma.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyon: Ji yanda Mummunan Rikici ya kaure tsakanin Jami'an EFCC da na Hukumar Gidan Gyara hali akan su wanene zasu baiwa Abubakar Malami da iyalansa kariya a Kotu

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *