Monday, March 16
Shadow

Bayan da taje majalisar Dinkin Duniya, Kafar Skynews da BBC, Sanata Natasha ta kuma je gidan yada labarai na DW inda a can ma tawa Sanata Godswill Akpabio tonon silili

Da alama dai Sanata Natasha Akpoti bata da shirin hakura da maganar zargin nemanta da lalata da sanata Godswill Akpabio yayi ba.

A ci gaba da neman hakkinta, a yanzu ta bayyana a kafar yada labarai ta DW inda a can ma ta bayyana irin zargin da takewa Sanata Godswill Akpabio.

Sanata Natasha Akpoti a baya dai ta yi irin wannan bayyana a kafar Skynews da BBC.

Hakanan ta je majalisar Dinkin Duniya.

Da alama dai so take sai ta karade duka kafafen yada labarai na Duniya da wannan zargi nata.

Karanta Wannan  Saikace ba kasar Larabawa ya je ba: Kalli Bidiyon yanda matan larabawa suka tarbi shugaban kasar Amurka Donald Trump da shigar banza, babu Hijabi ba dan kwali a kansu da ya jawo cece-kuce

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *