Wednesday, February 4
Shadow

Bayan da taje majalisar Dinkin Duniya, Kafar Skynews da BBC, Sanata Natasha ta kuma je gidan yada labarai na DW inda a can ma tawa Sanata Godswill Akpabio tonon silili

Da alama dai Sanata Natasha Akpoti bata da shirin hakura da maganar zargin nemanta da lalata da sanata Godswill Akpabio yayi ba.

A ci gaba da neman hakkinta, a yanzu ta bayyana a kafar yada labarai ta DW inda a can ma ta bayyana irin zargin da takewa Sanata Godswill Akpabio.

Sanata Natasha Akpoti a baya dai ta yi irin wannan bayyana a kafar Skynews da BBC.

Hakanan ta je majalisar Dinkin Duniya.

Da alama dai so take sai ta karade duka kafafen yada labarai na Duniya da wannan zargi nata.

Karanta Wannan  Kalli Hotunan Ministan harkokin kasashen waje, Yusuf Tuggar da sojojin Najeriya 11 da kasar Burkina Faso ta tsare inda ya tabbatar da an sakesu

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *