Friday, December 5
Shadow

Bidiyo Da Duminsa: Hukumar kula da Almajirai ta kasa ta karrama Rarara saboda tallafin da yake baiwa Almajirai

Hukumar kula da almajirai ta kasa ta karrama tauraron mawaki Dauda Kahutu Rarara saboda taimakon da yake baiwa Almajirai.

Shugaban hukumar yace saboda yanda Rarara ke tallafawa rayuwar Almajirai shiyasa suka ga ya dace su bashi kyautar girmamawa.

@mubeedabai

Jawabin Dakta Muhammad Sani Idris, Babban Sakataren gudanarwa a hukumar kula da almajirai da yara marasa zuwa makaranta ta ƙasa wato (NCAOOSCE) Lokacin Da Yake Karrama Oga Da Lambar Yabo🤍🙏🏽 @Dauda Kahutu Rarara @AL-HIKIMAH @Aishatulhumairah

♬ original sound – Mubarak Dabai
Karanta Wannan  ABIN MAMAKI: Ji yanda ake zargin 'Yan Ķasar Indiýa Sùn Ķori 'Ýan Nijeriya Daga Nìjeriya

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *