Friday, December 26
Shadow

Bidiyo Jama’a mu ji tsoron Allah: Yanzu wai namiji sai ya baiwa abokinsa lambar wayar matarsa yace ya nemeta dan a ga ko zata yadda ta ci amanarsa>>Inji Sheikh Salihu Zaria

{“remix_data”:[],”remix_entry_point”:”challenges”,”source_tags”:[],”origin”:”unknown”,”total_draw_time”:0,”total_draw_actions”:0,”layers_used”:0,”brushes_used”:0,”photos_added”:0,”total_editor_actions”:{},”tools_used”:{},”is_sticker”:false,”edited_since_last_sticker_save”:false,”containsFTESticker”:false}

Malamin Addinin Islama, Sheikh Abubakar Salihu Zaria a bayyana cewa, wata Sabuwar Fitina ta bullo inda ake ganin miji zai baiwa abokinsa lambar waye matarsa ya nemi yin lalata da ita wai dan a ga ko zata yadda.

Malam Yace addini bai yadda da hakan ba inda yace abinda ya bayyana dashi ake amfani, ba’a son bin diddigi ana neman sai an ga laifin mutum.

Sannan yayi kira ga mata su kare martabar aure.

Malam dai ya yi kiran a daina wannan halayyar.

Karanta Wannan  Na rasa wace irin matace Sanata Natasha Akpoti, ta kawo mana korafi, ba'a gama bincike ba ta tsallaka ta kai kara kotu, ba'a gama shari'a ba ta sake tsallakewa ta kai korafi majalisar Dinkin Duniya>>Sanata Godswill Akpabio

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *