Tuesday, February 3
Shadow

Bidiyo: Ya kamata a bar mutanen Najeriya su rike màkàmài dan baiwa kansu kariya>>Ado Doguwa

Dan majalisar Wakilai daga jihar Kano, Alhassan Ado Doguwa ya nemi a baiwa ‘yan Najeriya dama su rike makamai dan baiwa Kansu Kariya.

Ya bayyana hakane a farfajiyar majalisar Wakilai inda yace idan jami’an tsaro sun kasa, kamata yayi a baiwa ‘yan Najeriya damar kare kansu.

A baya dai Tsohon Ministan matasa da wasanni, Solomon Dalung da Lauya dan fafutuka, Deji Adeyanju, da Janar T.Y Danjuma duk sun nemi a baiwa ‘yan Najeriya damar daukar Makamai dan kare kansu

Karanta Wannan  Kalli Bidiyon: Ina Hadaku da Allah idan na yi kuskure ku daina dauka kuna sakawa a kafafen sada zumunta>>Fasto Adeboye ya roki mabiyansa

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *