Sunday, December 14
Shadow

Bidiyo: Ya kamata a bar mutanen Najeriya su rike màkàmài dan baiwa kansu kariya>>Ado Doguwa

Dan majalisar Wakilai daga jihar Kano, Alhassan Ado Doguwa ya nemi a baiwa ‘yan Najeriya dama su rike makamai dan baiwa Kansu Kariya.

Ya bayyana hakane a farfajiyar majalisar Wakilai inda yace idan jami’an tsaro sun kasa, kamata yayi a baiwa ‘yan Najeriya damar kare kansu.

A baya dai Tsohon Ministan matasa da wasanni, Solomon Dalung da Lauya dan fafutuka, Deji Adeyanju, da Janar T.Y Danjuma duk sun nemi a baiwa ‘yan Najeriya damar daukar Makamai dan kare kansu

Karanta Wannan  Kalli Bidiyon wani matashi daga jihar Katsina na fadin cewa, bai taba samun farin ciki irin na gwamnatin Tinubu ba, Yace da mata daya gareshi yanzu ya kara, hakanan kasuwarsa ta habaka kuma matsalar 'yan Bìndìgà ta gushe a karamar hukumarsa ta Jibia

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *