Wednesday, March 18
Shadow

DA ƊUMI-ƊUMI: Alhaji Atiku Abubakar Ya Dauki Nauyin Karatun ‘Yan Matan Arewa Da Suka Yi Bajinta A Gasar Turanci Ta Duniya Da Aka Gudanar A Birnin Landan

Alhaji Atiku Abubakar Ya Dauki Nauyin Karatun ‘Yan Matan Arewa Da Suka Yi Bajinta A Gasar Turanci Ta Duniya Da Aka Gudanar A Birnin Landan

Atiku zai dauki nauyin karatunsu har zuwa jami’a a duk inda suka ga daman yin karatun karkashin gidauniyarsa na Atiku Abubakar Foundation

Wane fata zaku yi masa?

Karanta Wannan  Kalli Hotuna: Tsohon Shugaban ƙasa Muhammadu Buhari ya isa fadar Aso Rock Villa domin tattaunawa da Shugaban ƙasa Bola Tinubu kan rikicin siyasar dake ruruwa a cikin Jam'iyyar APC.

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *