Tuesday, May 19
Shadow

DA ƊUMI-ƊUMI: Alhaji Atiku Abubakar Ya Dauki Nauyin Karatun ‘Yan Matan Arewa Da Suka Yi Bajinta A Gasar Turanci Ta Duniya Da Aka Gudanar A Birnin Landan

Alhaji Atiku Abubakar Ya Dauki Nauyin Karatun ‘Yan Matan Arewa Da Suka Yi Bajinta A Gasar Turanci Ta Duniya Da Aka Gudanar A Birnin Landan

Atiku zai dauki nauyin karatunsu har zuwa jami’a a duk inda suka ga daman yin karatun karkashin gidauniyarsa na Atiku Abubakar Foundation

Wane fata zaku yi masa?

Karanta Wannan  Allah Sarki: Kalli bidiyon Yanda wannan malamin ya sassauta lafazi akan Rasuwar Habu Dan Damisa, Yace Lamarinshi na gurin Allah a daina munana masa zato, bayan da a baya yayi wa'azi me kaushi sosai akan Dan Damusa amma yaran Dan Damusa suka gargadeshi

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *