Friday, December 26
Shadow

Da Duminsa: A hukumance, Shugaba Tinubu ya tabbatarwa da Ganduje sabon mukamin da ya bashi

{“remix_data”:[],”remix_entry_point”:”challenges”,”source_tags”:[],”origin”:”unknown”,”total_draw_time”:0,”total_draw_actions”:0,”layers_used”:0,”brushes_used”:0,”photos_added”:0,”total_editor_actions”:{},”tools_used”:{},”is_sticker”:false,”edited_since_last_sticker_save”:false,”containsFTESticker”:false}

Hukumar kula da harkokin Filayen jiragen sama ta Najeriya, FAAN ta tabbatar da Dr. Abdullahi Umar Ganduje a matsayin shugaban ta.

Hakan na zuwane kwanaki kadan bayan da Ganduje ya sauka daga shugaban APC.

An sanar da hakan ne a Abuja yayin taron kwamitin gudanarwar hukumar.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyon: Innalillahi wa'inna ilaihi raji'un, Abinda ya faru a masallacin Hotoro Kano, ya sake faruwa a Arewa

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *