Saturday, June 27
Shadow

Wata 6 na baiwa ADC zaku ga ta watse kowa ya kama gabansa>>Inji Shugaba Tinubu

{“remix_data”:[],”remix_entry_point”:”challenges”,”source_tags”:[],”origin”:”unknown”,”total_draw_time”:0,”total_draw_actions”:0,”layers_used”:0,”brushes_used”:0,”photos_added”:0,”total_editor_actions”:{},”tools_used”:{},”is_sticker”:false,”edited_since_last_sticker_save”:false,”containsFTESticker”:false}

Shugabab kasa, Bola Ahmad Tinubu ya bayyana cewa, watanni 6 ya baiwa jami’iyyar ADC za’a ga ta watse ta lalace kowa ya kama gabansa cikin ‘yan Adawar.

Shugaban ya bayyana hakane ta bakin me magana da yawunsa, Daniel Bwala.

Yace Jam’iyyar ADC zata watsene saboda basu da alkinla.

Yace daga daga cikin ‘yan jam’iyyar ne da bakinsa ya bayyana cewa kowa so yake ya samu takarar shugaban kasa a jam’iyyar.

Yace dan haka ba zasu yi karko ba

Karanta Wannan  Wannan Bidiyon na shahararriyar me amfani da kafafen sada zumunta ya dauki hankula bayan da aka zargeta da aikawa mijin wata cewa sha'awa ta dameta yayi sauri ya zo wajanta

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *