Tuesday, May 19
Shadow

Wata 6 na baiwa ADC zaku ga ta watse kowa ya kama gabansa>>Inji Shugaba Tinubu

{“remix_data”:[],”remix_entry_point”:”challenges”,”source_tags”:[],”origin”:”unknown”,”total_draw_time”:0,”total_draw_actions”:0,”layers_used”:0,”brushes_used”:0,”photos_added”:0,”total_editor_actions”:{},”tools_used”:{},”is_sticker”:false,”edited_since_last_sticker_save”:false,”containsFTESticker”:false}

Shugabab kasa, Bola Ahmad Tinubu ya bayyana cewa, watanni 6 ya baiwa jami’iyyar ADC za’a ga ta watse ta lalace kowa ya kama gabansa cikin ‘yan Adawar.

Shugaban ya bayyana hakane ta bakin me magana da yawunsa, Daniel Bwala.

Yace Jam’iyyar ADC zata watsene saboda basu da alkinla.

Yace daga daga cikin ‘yan jam’iyyar ne da bakinsa ya bayyana cewa kowa so yake ya samu takarar shugaban kasa a jam’iyyar.

Yace dan haka ba zasu yi karko ba

Karanta Wannan  Sabon Umarni: Daga yanzu duk sojan da aka kai daji ya tabbata ya shekye akalla guda daya kamin ya dawo, idan kuwa ka dawo baka sheke ko guda ba aikinka bai cika ba>>Inji Shugaban Sojoji Janar Christopher Musa

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *