Tuesday, February 3
Shadow

Da Duminsa: An kàshè ma’aikatan ofishin jakadancin Israeyla 2 a babban birnin kasar Amurka, Washington DC

Rahotanni daga babban birnin kasar Amurka, Washington DC na cewa an kashe ma’aikatan ofishin jakadancin kasar Israela 2.

An bayyana lamarin da cewa Kiyayya ce ga Yahudawa.

Wani rahoto yace maharbin yayi ihun cewa a kyale Falasdinawa kamij ya kashe mutanen.

Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya bayyana Allah wadai da lamarin inda yace irin wannan lamari bashi da mazauni a kasarsu.

Karanta Wannan  An Yì Taron Yi Wa Tsohon Shugaban Kasa Muhammadu Buhari Addu'a A Garin Limawa Dake Karamar Hukumar Rimingado A Kano

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *