Friday, January 16
Shadow

Da Duminsa: Bayan da aka yi Allah wadai da lamarin, Ma’aikatar noma ta Najeriya ta dakatar da Shirin yin Azumi dan neman sa’ar wadatar abinci a Najeriya

Rahotanni daga ma’aikatar noma ta Najeriya ta sanar da dakatar da shirinta na tursasa ma’aikatan ta yin azumin kwanaki 3 dan neman sa’a wajan wadata Najeriya da abinci.

Takardar umarnin daukar azumin ta bayyana inda aka ga cewa an bukaci ma’aikatan hukumar da su tashi da azumi nan da ranar Litinin.

Saidai bayan da Allah wadai yayi yawa, ma’aikatar ta noma ta dakatar da wannan shiri inda tace sai abinda hali yayi .

Karanta Wannan  Da Duminsa: An sake Samun Fashewar Tankar Man Fetur A Jihar Jigawa

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *