Wednesday, January 7
Shadow

Da Duminsa: Bayan da suka Haramtawa ‘yan kasar Amurka shiga kasarsu, Kasar Mali ta kama wani dan Amurka ya shiga kasarta

Rahotanni daga kasar Mali na cewa, kasar ta kama wani dan kasar Amurka da ya shigar mata kasa.

Tuni kuma aka mayar dashi kasarsa.

Kasar Mali dai ta hana ‘yan kasar Amurka shigar mata kasa a matsayin martani ga hanin da kasar ta Amirka tawa ‘yan kasar Mali shigar mata kasa.

Karanta Wannan  An yimin Wayahi cewa za'a maka juyin Mulki dan haka ka gaggauta canja jami'an tsaron dake kusa da kai>>Fasto Elijah Ayodele ya gargadi Shugaba Tinubu

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *