Friday, December 26
Shadow

Da Duminsa: Hukumar EFCC ta gayyaci tsohon babban lauyan Gwamnati, Abubakar Malami

Rahotanni sun bayyana cewa Hukumar yaki da rashawa da cin hanci EFCC ta gayyaci tsohon babban lauyan gwamnati, Abubakar Malami.

Malami ne da kansa ya bayyana hakan a shafinsa na sada zumunta.

Ya kuma tabbatar da cewa, zai amsa wannan gayyatar saboda ya yadda da bincike kuma shi dan kasa ne me bin doka.

Karanta Wannan  KAIDIN MATA: Budurwarta Ta Cinye Min Kudi Sama Da Naira Milyan 3.5, Kuma Daga Karshe Ta Ce Ba Ta Sona, Cewar Abdullahi

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *