Friday, July 17
Shadow

Da Duminsa: Hukumar EFCC ta gayyaci tsohon babban lauyan Gwamnati, Abubakar Malami

Rahotanni sun bayyana cewa Hukumar yaki da rashawa da cin hanci EFCC ta gayyaci tsohon babban lauyan gwamnati, Abubakar Malami.

Malami ne da kansa ya bayyana hakan a shafinsa na sada zumunta.

Ya kuma tabbatar da cewa, zai amsa wannan gayyatar saboda ya yadda da bincike kuma shi dan kasa ne me bin doka.

Karanta Wannan  Babu ruwan mu da ta Halal ko ta Haram ka samu kudin shiga, Kowa, hadda Kharuwaiy sai sun fara biyan Haraji nan da shekarar 2026>>Inji Gwamnatin Tarayya

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *